1
Yah 3:16
Littafi Mai Tsarki
“Saboda ƙaunar da Allah ya yi wa duniya har ya ba da makaɗaicin Ɗansa, domin duk wanda ya gaskata da shi kada ya hallaka, sai dai ya sami rai madawwami.
Porovnat
Zkoumat Yah 3:16
2
Yah 3:17
Gama Allah bai aiko Ɗansa duniya domin yă yanke mata hukunci ba, sai dai domin duniya ta sami ceto ta wurinsa.
Zkoumat Yah 3:17
3
Yah 3:3
Yesu ya amsa masa ya ce, “Lalle hakika, ina gaya maka, in ba a sāke haifar mutum ba, ba zai iya ganin Mulkin Allah ba.”
Zkoumat Yah 3:3
4
Yah 3:18
Duk wanda ya gaskata da shi, ba za a yi masa hukunci ba. Wanda kuwa bai ba da gaskiya ba, an riga an yi masa hukunci, domin bai gaskata da sunan makaɗaicin Ɗan Allah ba.
Zkoumat Yah 3:18
5
Yah 3:19
Hukuncin kuwa shi ne, haske ya shigo duniya, amma mutane suka fi ƙaunar duhu da hasken, don ayyukansu mugaye ne.
Zkoumat Yah 3:19
6
Yah 3:30
Shi kam, lalle ne ya riƙa ƙaruwa, ni kuwa in riƙa raguwa.
Zkoumat Yah 3:30
7
Yah 3:20
Duk mai yin rashin gaskiya yakan ƙi hasken, ba ya kuma zuwa wajen hasken, don kada ayyukansa su tonu.
Zkoumat Yah 3:20
8
Yah 3:36
Wanda ya gaskata da Ɗan, yana da rai madawwami. Wanda ya ƙi bin Ɗan kuwa, ba zai sami rai ba, sai dai fushin Allah ya tabbata a gare shi.”
Zkoumat Yah 3:36
9
Yah 3:14
Kamar yadda Musa ya ɗaga macijin nan a jeji, haka kuma dole ne a ɗaga Ɗan Mutum
Zkoumat Yah 3:14
10
Yah 3:35
Uban yana ƙaunar Ɗan, ya kuma sa kome a hannunsa.
Zkoumat Yah 3:35
Domů
Bible
Plány
Videa