1
Far 7:1
Littafi Mai Tsarki
Sai Ubangiji ya ce wa Nuhu, “Ka shiga jirgin, kai da iyalinka duka, gama na ga a wannan zamani, kai adali ne a gare ni.
Vergleichen
Studiere Far 7:1
2
Far 7:24
Ruwa kuma ya mamaye duniya har kwana ɗari da hamsin.
Studiere Far 7:24
3
Far 7:11
A ranar sha bakwai ga wata na biyu, na shekara ta ɗari shida na rayuwar Nuhu, a ran nan sai dukan maɓuɓɓugai na manyan zurfafa suka fashe, tagogin sammai suka buɗe.
Studiere Far 7:11
4
Far 7:23
Ubangiji ya shafe kowane mai rai wanda yake bisa ƙasa, da mutum, da dabba, da masu rarrafe, da tsuntsayen sararin sama, an shafe su daga duniya. Nuhu kaɗai aka bari, da waɗanda suke tare da shi cikin jirgi.
Studiere Far 7:23
5
Far 7:12
Ruwa yana ta kwararowa bisa duniya yini arba'in da dare arba'in.
Studiere Far 7:12
Home
Bibel
Lesepläne
Videos