1
Yah 3:16
Littafi Mai Tsarki
“Saboda ƙaunar da Allah ya yi wa duniya har ya ba da makaɗaicin Ɗansa, domin duk wanda ya gaskata da shi kada ya hallaka, sai dai ya sami rai madawwami.
Palyginti
Naršyti Yah 3:16
2
Yah 3:17
Gama Allah bai aiko Ɗansa duniya domin yă yanke mata hukunci ba, sai dai domin duniya ta sami ceto ta wurinsa.
Naršyti Yah 3:17
3
Yah 3:3
Yesu ya amsa masa ya ce, “Lalle hakika, ina gaya maka, in ba a sāke haifar mutum ba, ba zai iya ganin Mulkin Allah ba.”
Naršyti Yah 3:3
4
Yah 3:18
Duk wanda ya gaskata da shi, ba za a yi masa hukunci ba. Wanda kuwa bai ba da gaskiya ba, an riga an yi masa hukunci, domin bai gaskata da sunan makaɗaicin Ɗan Allah ba.
Naršyti Yah 3:18
5
Yah 3:19
Hukuncin kuwa shi ne, haske ya shigo duniya, amma mutane suka fi ƙaunar duhu da hasken, don ayyukansu mugaye ne.
Naršyti Yah 3:19
6
Yah 3:30
Shi kam, lalle ne ya riƙa ƙaruwa, ni kuwa in riƙa raguwa.
Naršyti Yah 3:30
7
Yah 3:20
Duk mai yin rashin gaskiya yakan ƙi hasken, ba ya kuma zuwa wajen hasken, don kada ayyukansa su tonu.
Naršyti Yah 3:20
8
Yah 3:36
Wanda ya gaskata da Ɗan, yana da rai madawwami. Wanda ya ƙi bin Ɗan kuwa, ba zai sami rai ba, sai dai fushin Allah ya tabbata a gare shi.”
Naršyti Yah 3:36
9
Yah 3:14
Kamar yadda Musa ya ɗaga macijin nan a jeji, haka kuma dole ne a ɗaga Ɗan Mutum
Naršyti Yah 3:14
10
Yah 3:35
Uban yana ƙaunar Ɗan, ya kuma sa kome a hannunsa.
Naršyti Yah 3:35
Pradžia
Biblija
Planai
Vaizdo įrašai