1
Yah 8:12
Littafi Mai Tsarki
Sai Yesu ya ƙara musu da cewa, “Ni ne Hasken duniya. Wanda yake bi na ba zai yi tafiya a duhu ba, amma zai sami hasken rai,”
Palyginti
Naršyti Yah 8:12
2
Yah 8:32
Za ku san gaskiya, gaskiyar kuwa za ta 'yanta ku.”
Naršyti Yah 8:32
3
Yah 8:31
Sai Yesu ya ce wa Yahudawan nan da suka gaskata shi, “In dai kun zauna kan maganata, hakika ku almajiraina ne.
Naršyti Yah 8:31
4
Yah 8:36
In kuwa Ɗan ya 'yanta ku, za ku 'yantu, 'yantuwar gaske.
Naršyti Yah 8:36
5
Yah 8:7
Da suka dinga tambayarsa sai ya ɗaga, ya ce musu, “To, marar zunubi a cikinku ya fara jifanta da dutse.”
Naršyti Yah 8:7
6
Yah 8:34
Sai Yesu ya amsa musu ya ce, “Lalle hakika, ina gaya muku, duk mai aikata zunubi bawan zunubi ne.
Naršyti Yah 8:34
7
Yah 8:10-11
Sai Yesu ya ɗaga, ya ce mata, “Uwargida, ina suke? Ba wanda ya hukunta ki?” Ta ce, “Babu, ya Ubangiji.” Sai Yesu ya ce, “Ni ma ban hukunta ki ba. Yi tafiyarki. Daga yau kada ki ƙara yin zunubi.”]
Naršyti Yah 8:10-11
Pradžia
Biblija
Planai
Vaizdo įrašai