1
Luk 22:42
Littafi Mai Tsarki
HAU
Ya ce, “Ya Uba, in dai ka yarda, ka ɗauke mini ƙoƙon wahalan nan. Duk da haka dai, ba nufina ba, sai naka za a bi”
နှိုင်းယှဉ်
Luk 22:42ရှာဖွေလေ့လာလိုက်ပါ။
2
Luk 22:32
Ni kuwa na yi maka addu'a, kada bangaskiyarka ta kāsa. Kai kuma, bayan da ka juyo, sai ka ƙarfafa 'yan'uwanka.”
Luk 22:32ရှာဖွေလေ့လာလိုက်ပါ။
3
Luk 22:19
Sai ya ɗauki gurasa, bayan da ya yi godiya ga Allah, ya gutsuttsura, ya ba su, ya ce, “Wannan jikina ne da za a bayar dominku. Ku riƙa yin haka, domin tunawa da ni.”
Luk 22:19ရှာဖွေလေ့လာလိုက်ပါ။
4
Luk 22:20
Haka kuma, bayan jibi, ya ɗauki ƙoƙon, ya ce, “Ƙoƙon nan sabon alkawari ne, da aka tabbatar da jinina da za a bayar dominku.
Luk 22:20ရှာဖွေလေ့လာလိုက်ပါ။
5
Luk 22:44
Domin kuma yana shan wahala gaya, sai ya ƙara himmar addu'a, har jiɓinsa yana ɗiɗɗiga ƙasa kamar manyan ɗarsashin jini.]
Luk 22:44ရှာဖွေလေ့လာလိုက်ပါ။
6
Luk 22:26
Amma ku kam ba haka ba. Sai dai wanda yake babba a cikinku yă zama kamar ƙarami, shugaba kuwa yă zama kamar mai hidima.
Luk 22:26ရှာဖွေလေ့လာလိုက်ပါ။
7
Luk 22:34
Yesu ya ce, “Ina dai gaya maka Bitrus, a yau ma, kafin carar zakara, za ka yi musun sanina sau uku.”
Luk 22:34ရှာဖွေလေ့လာလိုက်ပါ။
ပင်မစာမျက်နှာ
သမ္မာကျမ်းစာ
အစီအစဉ်များ
ဗီဒီယိုများ