1
Far 2:24
Littafi Mai Tsarki
Domin haka mutum yakan rabu da mahaifinsa da mahaifiyarsa ya kuwa manne wa matarsa, sun zama ɗaya.
Karşılaştır
Far 2:24 keşfedin
2
Far 2:18
Sa'an nan sai Ubangiji Allah ya ce, “Bai kyautu mutumin ya zauna shi kaɗai ba, zan yi masa mataimakin da ya dace da shi.”
Far 2:18 keşfedin
3
Far 2:7
Sa'an nan Ubangiji Allah ya siffata mutum daga turɓayar ƙasa, a cikin kafafen hancinsa kuwa ya hura numfashin rai, mutum kuma ya zama rayayyen taliki.
Far 2:7 keşfedin
4
Far 2:23
Sai mutumin ya ce, “Yanzu dai wannan ƙashi ne daga ƙasusuwana, nama ne kuwa daga namana, za a kira ta mace, don daga cikin mutum aka ciro ta.”
Far 2:23 keşfedin
5
Far 2:3
Domin haka Allah ya sa wa kwana na bakwai albarka, ya tsarkake shi, don a cikinsa Allah ya huta daga dukan aikin da ya yi na halitta.
Far 2:3 keşfedin
6
Far 2:25
Da mutumin da matarsa dukansu biyu a tsiraice suke, ba su kuwa ji kunya ba.
Far 2:25 keşfedin
Ana Sayfa
Kutsal Kitap
Okuma Planları
Videolar