1
Yah 1:12
Littafi Mai Tsarki
Amma duk iyakar waɗanda suka karɓe shi, wato, masu gaskatawa da sunansa, ya ba su ikon zama 'ya'yan Allah
Karşılaştır
Yah 1:12 keşfedin
2
Yah 1:1
Tun fil'azal akwai Kalma, Kalman nan kuwa tare da Allah yake, Kalman nan kuwa Allah ne.
Yah 1:1 keşfedin
3
Yah 1:5
Haske na haskakawa cikin duhu, duhun kuwa bai rinjaye shi ba.
Yah 1:5 keşfedin
4
Yah 1:14
Kalman nan kuwa ya zama mutum, ya zauna a cikinmu, yana mai matuƙar alheri da gaskiya. Mun kuma dubi ɗaukakarsa, ɗaukaka ce ta makaɗaicin Ɗa daga wurin Ubansa.
Yah 1:14 keşfedin
5
Yah 1:3-4
Dukan abubuwa sun kasance ta gare shi ne, ba kuma abin da ya kasance na abubuwan da suka kasance, sai ta game da shi. Shi ne tushen rai, wannan rai kuwa shi ne hasken mutane.
Yah 1:3-4 keşfedin
6
Yah 1:29
Kashegari Yahaya ya tsinkayo Yesu na nufo shi, sai ya ce, “Kun ga, ga Ɗan Rago na Allah, wanda zai ɗauke zunubin duniya!
Yah 1:29 keşfedin
7
Yah 1:10-11
Dā yana duniya, duniyar ta wurinsa ta kasance, duk da haka duniya ba ta san shi ba. Ya zo ga abin mulkinsa ne, jama'a tasa kuwa ba ta karɓe shi ba.
Yah 1:10-11 keşfedin
8
Yah 1:9
Akwai hakikanin haske mai shigowa duniya da yake haskaka kowane mutum.
Yah 1:9 keşfedin
9
Yah 1:17
Domin Shari'a, ta hannun Musa aka ba da ita, alheri da gaskiya kuwa ta wurin Yesu Almasihu suka kasance.
Yah 1:17 keşfedin
Ana Sayfa
Kutsal Kitap
Okuma Planları
Videolar