1
Luk 15:20
Littafi Mai Tsarki
HAU
Sai ya tashi, ya taho wurin ubansa. Amma tun yana daga nesa, sai ubansa ya hango shi, tausayi ya kama shi, ya yiwo gudu, ya rungume shi, ya yi ta sumbatarsa.
Karşılaştır
Luk 15:20 keşfedin
2
Luk 15:24
Don ɗan nan nawa dā ya mutu ne, amma a yanzu ya komo, dā ya ɓata, amma a yanzu an same shi.’ Sai suka yi ta farin ciki.
Luk 15:24 keşfedin
3
Luk 15:7
Ina dai gaya muku, haka kuma, za a yi farin ciki a Sama, a kan mai zunubi guda da ya tuba, fiye da kan adalai tasa'in da tara waɗanda ba su bukatar tuba.”
Luk 15:7 keşfedin
4
Luk 15:18
Zan tashi, in tafi gun ubana, in ce masa, “Baba, na yi wa Mai Sama zunubi, na kuma saɓa maka.
Luk 15:18 keşfedin
5
Luk 15:21
Sai kuma ɗan ya ce masa, ‘Baba, na yi wa Mai Sama zunubi, na kuma saɓa maka. Ban ma cancanci a ƙara kirana ɗanka ba.’
Luk 15:21 keşfedin
6
Luk 15:4
“In waninku yana da tumaki ɗari, ɗayarsu ta ɓace, to, ba sai ya bar tasa'in da taran nan a makiyaya, ya bi sawun wadda ta ɓata, har ya same ta ba?
Luk 15:4 keşfedin
Ana Sayfa
Kutsal Kitap
Okuma Planları
Videolar