1
Yah 8:12
Littafi Mai Tsarki
Sai Yesu ya ƙara musu da cewa, “Ni ne Hasken duniya. Wanda yake bi na ba zai yi tafiya a duhu ba, amma zai sami hasken rai,”
ႏွိုင္းယွဥ္
Yah 8:12ရွာေဖြေလ့လာလိုက္ပါ။
2
Yah 8:32
Za ku san gaskiya, gaskiyar kuwa za ta 'yanta ku.”
Yah 8:32ရွာေဖြေလ့လာလိုက္ပါ။
3
Yah 8:31
Sai Yesu ya ce wa Yahudawan nan da suka gaskata shi, “In dai kun zauna kan maganata, hakika ku almajiraina ne.
Yah 8:31ရွာေဖြေလ့လာလိုက္ပါ။
4
Yah 8:36
In kuwa Ɗan ya 'yanta ku, za ku 'yantu, 'yantuwar gaske.
Yah 8:36ရွာေဖြေလ့လာလိုက္ပါ။
5
Yah 8:7
Da suka dinga tambayarsa sai ya ɗaga, ya ce musu, “To, marar zunubi a cikinku ya fara jifanta da dutse.”
Yah 8:7ရွာေဖြေလ့လာလိုက္ပါ။
6
Yah 8:34
Sai Yesu ya amsa musu ya ce, “Lalle hakika, ina gaya muku, duk mai aikata zunubi bawan zunubi ne.
Yah 8:34ရွာေဖြေလ့လာလိုက္ပါ။
7
Yah 8:10-11
Sai Yesu ya ɗaga, ya ce mata, “Uwargida, ina suke? Ba wanda ya hukunta ki?” Ta ce, “Babu, ya Ubangiji.” Sai Yesu ya ce, “Ni ma ban hukunta ki ba. Yi tafiyarki. Daga yau kada ki ƙara yin zunubi.”]
Yah 8:10-11ရွာေဖြေလ့လာလိုက္ပါ။
ပင္မစာမ်က္ႏွာ
သမၼာက်မ္းစာ
အစီအစဥ္မ်ား
Videos