1
Yohanna 3:16
Sabon Rai Don Kowa 2020
Gama Allah ya ƙaunaci duniya sosai har ya ba da wanda yake Ɗaya kuma Makaɗaicin Ɗansa domin duk wanda ya gaskata da shi kada yă hallaka sai dai yă sami rai madawwami.
Mampitaha
Mikaroka Yohanna 3:16
2
Yohanna 3:17
Gama Allah bai aiki Ɗansa duniya don yă yi wa duniya hukunci ba, sai dai domin yă ceci duniya ta wurinsa.
Mikaroka Yohanna 3:17
3
Yohanna 3:3
Yesu ya amsa ya ce, “Gaskiya nake faɗa maka, ba wanda zai iya ganin mulkin Allah sai an sāke haihuwarsa.”
Mikaroka Yohanna 3:3
4
Yohanna 3:18
Duk wanda ya gaskata da shi ba za a yi masa hukunci ba, amma duk wanda bai gaskata ba an riga an yi masa hukunci domin bai gaskata da sunan wanda yake Ɗaya kuma Makaɗaicin Ɗan Allah ba.
Mikaroka Yohanna 3:18
5
Yohanna 3:19
Hukuncin shi ne, Haske ya zo cikin duniya, amma mutane suka so duhu a maimakon haske domin ayyukansu mugaye ne.
Mikaroka Yohanna 3:19
6
Yohanna 3:30
Dole ne yă yi ta ƙaruwa, ni kuma in yi ta raguwa.
Mikaroka Yohanna 3:30
7
Yohanna 3:20
Duk mai aikata mugunta yana ƙin haske, ba zai kuwa zo cikin haske ba don yana tsoro kada ayyukansa su tonu.
Mikaroka Yohanna 3:20
8
Yohanna 3:36
Duk wanda ya gaskata da Ɗan yana da rai madawwami, amma duk wanda ya ƙi Ɗan ba zai sami rai ba, gama fushin Allah yana nan a bisansa.”
Mikaroka Yohanna 3:36
9
Yohanna 3:14
Kamar dai yadda Musa ya ɗaga maciji a hamada, haka dole ne a ɗaga Ɗan Mutum
Mikaroka Yohanna 3:14
10
Yohanna 3:35
Uban yana ƙaunar Ɗan ya kuma danƙa kome a hannuwansa.
Mikaroka Yohanna 3:35
Fidirana
Baiboly
Planina
Horonan-tsary