Kisary famantarana ny YouVersion
Kisary fikarohana

Yohanna 4:25-26

Yohanna 4:25-26 SRK

Macen ta ce, “Na san cewa Almasihu” (da ake ce da shi Kiristi) “yana zuwa. Sa’ad da ya zo kuwa, zai bayyana mana kome.” Sai Yesu ya ce, “Ni mai maganan nan da ke, Ni ne shi.”