1
Farawa 26:3
Sabon Rai Don Kowa 2020
Ka zauna a wannan ƙasa na ɗan lokaci, zan kuwa kasance tare da kai, zan kuma albarkace ka. Gama zan ba da waɗannan ƙasashe gare ka da kuma zuriyarka. Zan kuma cika rantsuwar da na yi wa mahaifinka Ibrahim.
Compara
Explorar Farawa 26:3
2
Farawa 26:4-5
Zan sa zuriyarka ta yi yawa kamar taurari a sararin sama zan kuwa ba su dukan waɗannan ƙasashe, ta wurin ’ya’yanka kuma za a albarkaci dukan al’umman duniya, domin Ibrahim ya yi mini biyayya ya kuma kiyaye umarnaina, ƙa’idodina da kuma dokokina.”
Explorar Farawa 26:4-5
3
Farawa 26:22
Sai Ishaku ya matsa daga can ya sāke haƙa wata rijiyar, babu wani kuma da yi faɗa a kanta. Sai ya ba ta suna Rehobot, yana cewa, “Yanzu UBANGIJI ya ba mu wuri, za mu kuwa yi ta haihuwa a ƙasar.”
Explorar Farawa 26:22
4
Farawa 26:2
UBANGIJI kuwa ya bayyana ga Ishaku ya ce, “Kada ka gangara zuwa Masar; ka yi zauna a ƙasar da zan faɗa maka.
Explorar Farawa 26:2
5
Farawa 26:25
Sai Ishaku ya gina bagade a can, ya kuma kira bisa sunan UBANGIJI. A can ya kafa tentinsa, a can kuma bayinsa suka haƙa wata rijiya.
Explorar Farawa 26:25
Inici
La Bíblia
Plans
Vídeos